BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Me zai faru idan Gawuna ya koma wurin Kwankwaso?
Al'amura na kara rincaɓewa tare da tashin ƙura a siyasar Kano gabanin kakar zaɓen shekarar 2027 da ke ƙaratowa, tun bayan da aka fara yaɗa jita-jitar cewa tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna zai koma wurin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso.
Arsenal na son Alvarez, Man U na bibiyar Tonali
Bayern Munich na son ci gaba da rike Michael Olise, duk da sha'awarsa da Liverpool ke yi, Manchester United na shirin zawarcin Sandro Tonali, yayin da kuma United din ke harin ɗan wasan Arsenal Myles Lewis-Skelly a bazara.
Yadda sulhu da ƴanbindiga ya janyo rikici tsakanin ƙauyukan Zamfara
Rikicin ya shafi ƙauyukan Madira da kuma ƙauyen Yankaba masu maƙwabtaka da juna, a ƙaramar hukumar Kauran Namoda da ke jihar Zamfara, waɗanda ke hamayya da juna saboda banbancin ra'ayi kan sulhu da ƴanbindiga.
Waɗanne buƙatu Trump ya gabatar na kawo karshen yaƙin Iran, me ya sa Tehran ta yi watsi da su?
An fara yaƙin ne ranar 28 ga watan Fabrairu bayan da Amurka da Isra'ila suka kaddamar da hare-hare ta sama, inda daga bisani Iran ta soma kai hare-hare ga ƙawayen Amurka a yankin Gulf.
Kwanton-ɓauna 10 da ƴanbindiga suka yi wa jami'an tsaron Najeriya a shekara biyu
Amma me ya sa ƴanbindiga ke iya kai hari kan sojoji da jami'an tsaro, kuma shin yaushe suka fara wannan salon?
Isra'ila ta cire sunan ministan harkokin wajen Iran daga cikin waɗanda take son kashewa
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye dangane da muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar 26/03/2026
Shin ya kamata turawa su biya diyyar bautar da ƴan ƙasashen Afrika?
Majalisar Dinkin Duniya ta amince da wani ƙudiri da ya ayyana bauta a matsayin "mafi munin laifin cin zarafin bil'adama". Ƙudirin ya kuma buƙaci "a gaggauta maido da kayan tarihi da al'adu da aka sace ba tare da ɓata lokaci ba."
A wane hali Sheikh Sani Khalifa Zaria yake?
BBC ta tattauna da iyalan Sheikh Khalifa Zaria da kuma waɗanda ke bibiyar lamarin tun bayan da aka kama shi a ranar 11 ga watan Disamban 2025, game da jita-jitar rasuwar.
Yadda Lakurawa suka yi wa sojojin Najeriya kwanton ɓauna suka kashe 11
Ƴan bindiga da aka kyautata zaton Lakurawa ne sun yi wa sojojin Najeriya kwantan ɓauna, inda suka kashe guda 13 tare da jikkata da dama a jihar Kebbi.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 27 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 26 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 26 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 26 Maris 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
Al-Ittihad na zawarcin Salah, Barcelona na neman Bastoni
Al-Ittihad ta sake shiga zawarcin ɗanwasan gaban Liverpool, Mohamed Salah, ɗanwasan gaban Everton Iliman Ndiaye na cikin waɗanda Manchester ka fatan saye, yayin da Barcelona ke zawarcin defender Alessandro Bastoni.
Ina Salah zai koma idan ya bar Liverpool?
A tsawon shekarun da ya shafe a Anfield, Salah ya ci kwallaye 255 a wasanni 435, inda ya taimaka wa kungiyar lashe kofuna da dama ciki har da gasar Firimiya biyu da kofin Zakarun Nahiyar Turai.
Man U ta ƙwallafa rai kan Lopez, Juventus na zawarcin Rudiger
Ɗan wasan tsakiya na Newcastle United, Sandro Tonali, na sha'awar komawa Italiya duk da cewa Manchester na neman shi, Ben White na iya barin Arsenal, kungiyoyin Premier da dama na zawarcin kocin Bournemouth Andoni Iraola.
Zidane zai karbi Faransa, Manchester United na son Guimaraes
Zidane ya amince ya karbi aikin horad da tawagar Faransa, bayan gasar cin Kofin Duniya, ita kuwa Man United tana son kyaftin din Newcastle Bruno Guimaraes, da Alphonso Davies na Bayern Munich.
Me ya sa Arsenal ta gaza lashe Kofin Carabao duk da ƙoƙarinta a bana?
Magoya bayan Arsenal sun kwana da haushin rashin lashe Kofin Carabao, kofin da suke fatan buɗe ƙofar kakar bana da shi, yayin da ke fatan lashe kofuna huɗu a bana.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Ramadan 2026
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Iran ta yi watsi da buƙatun Amurka, ta gindaya nata sharuɗɗan kawo ƙarshen yaƙin
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye dangane da muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar 25/03/2026.
Yadda mai da iskar gas suka zama makami a yaƙin Amurka da Isra'ila kan Iran
A yanzu dai, babu yadda Amurka za ta yi da Iran a fannin makamashi domin kulle mashigar Hormz da ta yi, ya sa ƙasashen yankin Gulf ba su iya fitar da mai da iskar gas, amma kuma ita Iran ɗin na ci gaba da siyar da man nata ga ƙasashe irinsu China, kuma Amurka ta kasa dakatar da hakan.
Hanyoyi shida na karya lagon ƙungiyoyin ƴanbindiga
A game da abin da masana suke gani kan yawaitar sababbin hare-haren ga tsaron ƙasa, Kabiru Adamu ya ce akwai alamu da ke nua cewa mayaƙan na Boko Haram suna so ne koma cikin Maidduguri.
Da wa Trump zai tattauna bayan da Amurka da Isra'ila suka kashe shugabannin Iran?
Burin Amurka da Isra'ila shi ne su "rusa gwamnatin Iran", kamar yadda Janar Dan Caine, wanda ke jagorantar hafsoshin sojojin Amurka, ya bayyana kwanaki kadan da fara yaƙin.
Me ya sa jam'iyyu suke mayar da takarar zaɓen 2027 kudancin Najeriya?
Ya ce ana ganin mafitar jam'iyyun hamayya ita ce haɗewa a inuwa ɗaya domin tunkarar babban zaɓen.
Ko rufe mashigar Hormuz ne ya sa farashin mai ya tashi a Najeriya?
Aliko Dangote ya yi gargaɗin cewa idan yaƙin na Gabas ta Tsakiya ya ci gaba da ta'azzara, Najeriya za ta iya komawa yanayin kullen annobar Covid-19.
Tsauraran matakan da Amurka ke shirin ɗauka kan Iran
Mako uku tun bayan fara yaƙin Amurka da Isra'ila da kuma Iran a gefe guda, rikicin ya yi munin gaske tare da haifar da barazanar rashin tabbas a duniya.
Tsare-tsaren da muka gabatar wa jam'iyyun siyasa - INEC
Shugaban hukumar Farfesa Joash Amupitan, wanda ya jagoranci wani taron tattaunawa da shugabannin jam'iyyun Najeriya a Abuja babban birnin ƙasar ya ce sabbin tanade-tanaden sun tafi daidai da dokar zaɓe ta 2026, kuma za su taimaka wajen aiwatar da gyara a kura-kuran baya.
Wuraren da makamai masu linzamin Iran za su iya kaiwa
Shin makaman Iran masu linzami za su iya cin dogon zango fiye da yadda aka yi tsammani za su iya a baya?
El Rufa'i zai ci gaba da zama a hannun ICPC
A ranar Talatar nan ne hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta sanar da shirinta na gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a gaban kotuna guda biyu duk a Kaduna.
Dakarun Iran sun ce sun kakkaɓo wani jirgi maras matuƙi a Tehran
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 24 ga watan Maris 2026.
Abin da ya sa ƙasashen yankin Gulf ba sa rama hare-haren Iran
Kawo yanzu Qatar da sauran ƙasashen yankin Gulf ba su nuna alamun ɗaukar matakin ramuwar gayya kan Iran ɗin ba.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.





































































